Saturday, August 8
Shadow

Muna zuwa Masallatai ‘yan Uwan Musulmai basa taimakon mu amma gashi ana taimakon mu a coci>>Inji Wannan matar ‘yar Arewa

Wannan wata matace ‘yar Arewa dake kokawa da rashin taimako a masallaci.

Tace idan suka je neman taimako a masallaci sawa ake a kamasu amma gashi yanzu ana taimakonsu a coci.

Karanta Wannan  Sanata Akpabio yana kirana da sunan Sarauniyar majalisa, Sannan yace idan na yadda yayi lalata dani zai shirya mana chasu ni dashi na gani na fada>>Sanata Natasha Akpoti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *