Saturday, December 13
Shadow

Mutumin da ya auri mata 3 a rana daya, yayi bayanin yanda zai gamsar da kowacce daga cikinsu a gado

Mutumin da ya auri mata 3 a rana daya Arube Otor ya bayyana dalilinsa na yin hakan da kuma yanda zai gamsar dasu a gado.

A hirarsa da jaridar Punchng ya bayyana cewa mahaifinsa ma mata da yawa ya aura kuma a gida daya suka zauna ba zaka gane banbanci tsakaninsu ba.

Yace dan haka shima shiyasa yake son yayi gadon mahaifinsa.

Yace dama yana da mata daya kamin auren matan 3 kuma nan gaba yana sonya kara auren guda biyu.

Ya kara da cewa, game da maganar kwana, kowacce zata rika zuwa tana masa kwana 3 a turakarsa har kwanan kowacce ya zagayo.

Karanta Wannan  Yan Nigeria kuji tsoron Allah ku daina Zargin Tinubu da cire Tallafin Man fetur, Saboda Bola Tinubu Ba shine ya cire Tallafin Man fetur Ba, Buharine>>inji Kawu Sumaila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *