Wednesday, March 18
Shadow

Na bar Gidanmu ina da kananan Shekaru sosai kuma banda Ko Sisi amma yanzu Allah ya min daukaka da Arziki>>Inji Rahama Sadau

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa tana da kananan shekaru sosai ta bar gidansu ta shiga harkar film a lokacin bata da ko sisi.

Tace Amma cikin Ikon Allah sai gata ta samu Daukaka da Arziki har ta dauki wasu aiki.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyo inda take karfafa ‘ya’ya mata su bi burin zuciyarsu sannan su nuna jajircewa.

Karanta Wannan  Jam'iyyar SDP jam'iyyar karyace kanwar APC ce shiyasa kuka ga 'yan APC ne kadai ke ta tururuwar shiga cikinta>>Inji Buba Galadima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *