Friday, December 26
Shadow

Na bar Gidanmu ina da kananan Shekaru sosai kuma banda Ko Sisi amma yanzu Allah ya min daukaka da Arziki>>Inji Rahama Sadau

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa tana da kananan shekaru sosai ta bar gidansu ta shiga harkar film a lokacin bata da ko sisi.

Tace Amma cikin Ikon Allah sai gata ta samu Daukaka da Arziki har ta dauki wasu aiki.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyo inda take karfafa ‘ya’ya mata su bi burin zuciyarsu sannan su nuna jajircewa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: An hango me kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg na kallon Nonuwan matar me kamfanin Amazon a wajan taron rantsar da Donald Trump a matsayin shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *