Wednesday, September 2
Shadow

Na bar Gidanmu ina da kananan Shekaru sosai kuma banda Ko Sisi amma yanzu Allah ya min daukaka da Arziki>>Inji Rahama Sadau

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa tana da kananan shekaru sosai ta bar gidansu ta shiga harkar film a lokacin bata da ko sisi.

Tace Amma cikin Ikon Allah sai gata ta samu Daukaka da Arziki har ta dauki wasu aiki.

Ta bayyana hakane a wani Bidiyo inda take karfafa ‘ya’ya mata su bi burin zuciyarsu sannan su nuna jajircewa.

Karanta Wannan  Trump yace Fàlàsdìnàwà su fice daga Gaza saboda America nason kwace Gazar da sake yi mata ginin zamani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *