
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Yayi magana da dan Damben Najeriya, Anthony Joshua da mahaifiyarsa.
Yace ya yiwa AJ gaisuwar abokansa 2 da suka rasu a hadarin sannan ya masa fatan samun sauki.
Shugaba Tinubu yace AJ yace masa yana samun kulawa me kyau.
Yace kuma yawa mahaifiyar AJ jaje inda tace tana godiya da kulawar da shugaban kasar ya nuna musu.