Wednesday, February 11
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Najeriya da ya je kallon AFCON a kasar Morocco yace Najeriya giwar banza ce a Afrika Amma kasar Morocco tafi ta ci gaba

Dan Najeriya, Isaac Fayose da ya je kallon gasar cin kofin Afrika da ake bugawa a kasar Morocco, watau AFCON ya bayyana cewa Kasar ta Morocco tafi Najeriya ci gaba.

Yace Girman Najeriya a baki ne kawai.

Yace Morocco ga tsafta ga ci gaba.

Karanta Wannan  Bayan da ya sha matsa a hannun DSS, Shugaban Kungiyar daliban Najeriya a karshe ya yadda ya karyata kansa kan zargin da yawa dan shugabab kasa, Seyi Tinubu cewa ya sa an masa dukan kawo wuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *