Friday, January 2
Shadow

Namijin Duniya: Wani matashi daga jihar Naija ya auri mata 2

Wani mutum daga jihar Naija me suna Usman Abdulmalik ya dauki hankula bayan da ya auri mata 2 a rana daya.

Ranar 27 ga Janairu ne aka daura auren nasu shi da amarensa, Hasiya Ahmad da Maryam Mahmud a Bida dake jihar Naija.

Karanta Wannan  Nima bana neman taimakon Inyas ko taimakon Manzon Allah(SAW), Taimakon Allah kawai nake nema>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *