Wednesday, July 9
Shadow

Namijin Duniya: Wani matashi daga jihar Naija ya auri mata 2

Wani mutum daga jihar Naija me suna Usman Abdulmalik ya dauki hankula bayan da ya auri mata 2 a rana daya.

Ranar 27 ga Janairu ne aka daura auren nasu shi da amarensa, Hasiya Ahmad da Maryam Mahmud a Bida dake jihar Naija.

Karanta Wannan  ALLAHU AKBAR: An Yi Jana'izar Mutane 41 Da Sùķa Ŕaśù Sakamakon Hàďaŕìn Moțà A Hanyar Su Ta Zuwa Wajen Zagayen Mauĺùďì Daga Garin Kwandari Zuwa Samunaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *