Monday, August 10
Shadow

Namijin Duniya: Wani matashi daga jihar Naija ya auri mata 2

Wani mutum daga jihar Naija me suna Usman Abdulmalik ya dauki hankula bayan da ya auri mata 2 a rana daya.

Ranar 27 ga Janairu ne aka daura auren nasu shi da amarensa, Hasiya Ahmad da Maryam Mahmud a Bida dake jihar Naija.

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda ma'aikacin wutar lantarki ya makale a saman pol bayan da ya hau yanke wuta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *