Tuesday, April 28
Shadow

Nasarorin Shekaru biyun Tinubu ta wuce ta mulkin Obasanjo kawo ayyukan ci gaba – Fadar Shugaban Ƙasa

Nasarorin Shekaru biyun Tinubu ta wuce ta mulkin Obasanjo kawo ayyukan ci gaba – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa nasarorin da Shugaba Bola Tinubu ya cimma wa a shekarun sa guda biyu na mulki, ya wuce wanda PDP ta yi a ƙarƙashin Obasanjo daga shekarar 1999 zuwa 2007.

Mai ba shugaban ƙasa shawara kan sadarwa Daniel Bwala ya bayyana haka a cikin sanarwar da ya fitar a shafin sa na X a ranar Juma’a.

Ya ce PDP a ƙarƙashin Obasanja ta samu tagomashi daga duniya ciki har da yafe mata bashi da samun gangar mai da yawa da fata na ƙasashe bayan dawowa mulkin dimokuraɗiyya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Na shirya zuwa Saudiyya dan in Tsynewa Azzalumai, Inji tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai bayan watsa taronsu na ADC a Kaduna

Daga Usman Salisu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *