Thursday, January 22
Shadow

Nifa a wajena Musulmai da Kiristoci Shedan suke Bautawa>>Inji Ibrahim El-Rufai

Dan gidan Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, watau Ibrahim El-Rufai ya bayyana cewa shi a wajansa, Musulmai da Kiristoci shedan suke bautawa.

Ya bayyana hakane a cikin Bidiyon sa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda ya bayyana cewa shi bai yadda da Allah ba.

Ya kuma zargi mutanen Arewa da aurar da mata da wuri inda yace abin na ci masa tuwo a kwarya.

https://twitter.com/Nawas_masood/status/1993329847247032719?t=XVxpLZEtxV4Sx23UlFcCpw&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wasu daga cikin Musulmai na cin kazantacciyar Halitta, Alade, da shan Giyya da Mu'amala da mata masu zaman kansu>>Inji Alpha Charles Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *