Wednesday, April 8
Shadow

Nima bana neman taimakon Inyas ko taimakon Manzon Allah(SAW), Taimakon Allah kawai nake nema>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar ya bayyana cewa, baya neman taimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ko taimakon Inyass.

Yace Taimakon Allah kawai yake nema.

Malam ya bayyana hakane a wajan wa’azinsa.

Marigayi, Dr. Idris Dutsen Tanshi ne ya fara yin wadannan kalamai a baya wadanda suka jawo cece-kuce sosai.

Karanta Wannan  Bidiyo Gwanin Ban Tausai:Kalli Yanda 'Yan Damfara suka yiwa wani Alhaji Wayau suka kwace masa dala $1000 takardun dala $100 suka bashi dala $9 takardun dala daya-daya da sunan sun masa canji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *