Saturday, June 27
Shadow

Nima bana neman taimakon Inyas ko taimakon Manzon Allah(SAW), Taimakon Allah kawai nake nema>>Inji Malam Abdulrahman Umar

Malam Abdulrahman Umar ya bayyana cewa, baya neman taimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ko taimakon Inyass.

Yace Taimakon Allah kawai yake nema.

Malam ya bayyana hakane a wajan wa’azinsa.

Marigayi, Dr. Idris Dutsen Tanshi ne ya fara yin wadannan kalamai a baya wadanda suka jawo cece-kuce sosai.

Karanta Wannan  Wallahi ba da wasa nake ba, Soyayyar Matar tsohon shugaban kasa, Hajiya A'isha Buhari ta kamani, kuma wallahi in tace bata sona ban san yanda zan yi ba>>Inji Matashi dan Tiktok

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *