Saturday, December 13
Shadow
Natasha: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ci tarar Akpabio Naira dubu ɗari

Natasha: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ci tarar Akpabio Naira dubu ɗari

Duk Labarai
Kotun daukaka kara a Abuja ta yi watsi da bukatu guda biyu da Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya shigar, tare da yanke masa hukuncin biyan tara na naira 100,000. Kwamitin alkalai uku na kotun, wanda Mai Shari’a Hamman Barka ke jagoranta, ne ya yanke hukuncin a ranar 21 ga Mayu, 2025, bayan Akpabio ya nemi a janye karar da ya shigar. Kotun ta kuma tabbatar da sahihancin kwafin hukuncin. Bukatun da aka yi watsi da su an shigar da su ne a ranar 3 ga Maris, 2025, da kuma 25 ga Maris, 2025, kuma suna dauke da lambar shari’a CV/395/M1/2025 da CV/395/M2/2025, inda Akpabio ya kasance mai daukaka kara.
Bisa satar Naira miliyan 360, kotu ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin shekaru 74 a gidan yari

Bisa satar Naira miliyan 360, kotu ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin shekaru 74 a gidan yari

Duk Labarai
Wata babbar kotu da ke Ajah, a jihar Lagos, ta yanke wa Chukwudi Okonkwo Goodness, hukuncin daurin shekaru 74 a gidan yari bisa laifin satar Naira miliyan 360 da kuma bayar da takardun cirar kudi a asusun bankin da babu kuɗi a cikin sa. An gurfanar da Goodness ne a shekarar 2016 bisa tuhuma 33 da hukumar EFCC ta shigar. An ce ya karkatar da kuɗin ne daga wani mutum mai suna Henry Nnadike a Ikeja tsakanin watan Yuni da Yuli, 2015. Bayan shari’ar da ta ɗauki tsawon shekaru tara, mai shari’a Josephine Oyefeso ta same shi da laifi a kan tuhume-tuhume 32. Bayan haka an yanke masa hukuncin ɗaurin shekaru bakwai a kan tuhuma ta sata, sannan shekaru biyu-biyu a kowace tuhuma daga cikin sauran tuhume-tuhume da suka shafi bayar da katin cirar kudi a asusun da babu kuɗi a cikin sa. Haka z...
Bincike: Karanta Jadawalin jihohin da aka fi samun matan aure na aikata Zìnà, ‘yan mata ma na lalata, Rahoton yace babu irin wadannan matan ko daya a jihohin Jigawa, Katsina da Kebbi sannan Kuma jihar Taraba ce ta daya a Arewa wajan aikata wannan masha’a

Bincike: Karanta Jadawalin jihohin da aka fi samun matan aure na aikata Zìnà, ‘yan mata ma na lalata, Rahoton yace babu irin wadannan matan ko daya a jihohin Jigawa, Katsina da Kebbi sannan Kuma jihar Taraba ce ta daya a Arewa wajan aikata wannan masha’a

Duk Labarai
Wani rahoto daga kafar TheCable ya bayyana jihohin da aka fi samun matan aure da 'yan mata na aikata Zina da yawaitar karuwai. Rahoton yace an yi bincikene a kan 'yan mata masu shekaru tsakanin 15 zuwa 49. Rahoton yace a jihohin Jigawa, Katsina da Kebbi babu irin wadannan mata: Bayelsa: 28.5% Cross River: 23.9% Rivers: 23% Abia: 21.4% Delta: 22.1% Enugu: 20.3% Akwa-Ibom: 20.2% Edo: 20.1% Ondo: 19.9% Taraba: 19.9% Ekiti: 18.3% Benue: 16.8% Imo: 16.1% Lagos: 15.7% Osun: 15.2% Anambra: 14.9% FCT: 13.8% Plateau: 13% Kwara: 12.3% Oyo: 12.2% Ogun: 11.3% Kogi: 10.2% Nasarawa: 9.2% Ebonyi: 6.6% Adamawa: 5.6% Bauchi: 2.5% Gombe: 1.8% Kaduna: 1.7% Borno: 1.6% Niger: 1% Kano: 0.5% Zamfara: 0.5% S...
Kalli Bidiyon yanda aka rika jifar Sarki Sanusi Lokacin hawan Fanisau

Kalli Bidiyon yanda aka rika jifar Sarki Sanusi Lokacin hawan Fanisau

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kano na cewa, an jefi sarki Muhammad Sanusi II a yayin hawan fanisau. Bidiyo ya karade kafafen sada zumunta inda aka ji wasu na fadar cewa an jefi sarkin. https://twitter.com/2027Apc/status/1932738745603928134?t=pHqm2Y0iKqvZSg4Ie3dEMA&s=19 Dubban masoya ne dai suka raka Sarki Sanusi Hawan Fanisau inda a wata majiyar ake cewa sun kai mutane Miliyan 5.
Ji yanda Kwaila ta gayawa Saurayinta Sojan Ruwa cewa Allah ya jefashi ruwa ‘yan ruwa su cinyeshi saboda ta tambayeshi dubu 1 be bata ba

Ji yanda Kwaila ta gayawa Saurayinta Sojan Ruwa cewa Allah ya jefashi ruwa ‘yan ruwa su cinyeshi saboda ta tambayeshi dubu 1 be bata ba

Duk Labarai
Wata kwaila ta dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da muryarta ta bayyana tana yiwa saurayinta wanda sojan ruwane rashin kunya. Kwailar dai ta nemi da ya bata dubu dayane bai bata ba inda tace masa Allah ya jefashi ruwa 'yan ruwa su cinyeshi. https://twitter.com/Ormarfaruq/status/1932346387225543142?t=wB4ld55-XMY7WDBPV4R0_w&s=19 Abin dai ya nishadantar.
Ka Yi Watsi Da Masu Suka, Ka Cigaba Da Ayyukan Cigaban Da Kake Yi, Sakon Tinubu Ga Wike

Ka Yi Watsi Da Masu Suka, Ka Cigaba Da Ayyukan Cigaban Da Kake Yi, Sakon Tinubu Ga Wike

Duk Labarai
Ka Yi Watsi Da Masu Suka, Ka Cigaba Da Ayyukan Cigaban Da Kake Yi, Sakon Tinubu Ga Wike. Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci Ministan Abuja, Nyesom Wike, da ya ci gaba da aikinsa na alheri ba tare da sauraron masu suka ba. Tinubu ya bayyana hakan ne yau yayin kaddamar da sabun Dakin Taro na Ƙasa da Kasa da aka gyara kuma aka sake sanya mata suna Bola Ahmed Tinubu International Conference Centre a Abuja.
A karin farko: Kasashen Canada,UK, Australia da New Zealand zasu kakabawa kasar Israyla takunkumi saboda kìsàn Kiyashin da sukewa Falasdiynawa

A karin farko: Kasashen Canada,UK, Australia da New Zealand zasu kakabawa kasar Israyla takunkumi saboda kìsàn Kiyashin da sukewa Falasdiynawa

Duk Labarai
Kasashen Canada,UK, Australia da New Zealand zasu kakabawa wasu jami'an Gwamnatin kasar Israela 2 takunkumi. Wadanda za'a kakabawa wannan takunkumi sune Itamar Ben Gvir da Betzalel Smotrich wanda 'yan siyasa ne masu rura wutar ci gaba da kisan Falasdiynawa. Rahotanni a baya sun ce duka kasashe masu fada a ji na Duniya sun amince a dakatar da yakin Gaza in banda kasar Amurka. Dubban mutane ciki hadda mata da kananan yara ne aka kashe a Gàzà wanda kasashen Duniya ke cewa an aikata laifukan yaki.
Karka Saurari masu zaginka, Ana samun canji na Alheri sosai a kasarnan>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Karka Saurari masu zaginka, Ana samun canji na Alheri sosai a kasarnan>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa ya daina sauraren masu zaginsa. Yace ana samun canji sosai kuma na Alheri sanadiyyar salon mulkinsa. Ya bayyana hakane a jawabin da yayi a wajan taron kaddamar da gyaran da akawa babban dakin taro na Abuja. Akpabio yace ko da mutane naso ko basa so, majalisar tarayya tana Alfahari dashi.
Jihohin Taraba, Adamawa, Borno da Yobe sun fada duhu bayan da wutar Lantarkinsu ta lalace, ji ranar da za’a gyara

Jihohin Taraba, Adamawa, Borno da Yobe sun fada duhu bayan da wutar Lantarkinsu ta lalace, ji ranar da za’a gyara

Duk Labarai
Jihohi 4 daga cikin 6 na yankin Arewa maso gabas, watau jihohin Taraba, Adamawa, Borno da Yobe sun fada duhu bayan da wutar lantarkinsu ta lalace. Da misalin karfe 10:00 am na safiyar ranar Talata, 10 ga watan Yuni ne wutar ta samu matsala. Kuma ana tsammanin sai nan da Ranar Asabar, da misalin karfe 5:00 pm za'a gyara wutar. Lamarin ya taba harkokin kasuwanci a jihar inda dama saidai su koma amfani da janareta, ko Sola wanda kuma basu da wannan saidai su hakura. Kamfanin Yola Electricity Distribution Company, YEDC yace dauke wutar ya zama dole dan a inganta injinan ko yanayin samar da wutar. Kamfanin ya bayyana jin dadin hakurik mutane da hadin kan da suka bayar kan wannan aiki.