Monday, December 15
Shadow
Kalli Bidiyo: Ba’amurkiya ‘Yar shekaru 68 ta auri matashi dan shekaru 25 a Najeriya

Kalli Bidiyo: Ba’amurkiya ‘Yar shekaru 68 ta auri matashi dan shekaru 25 a Najeriya

Duk Labarai
Wata mata ba'amurkiya me shekaru 68 ta zo Najeriya ta auri matashi dan shskaru 25. Matar tace a shafin facebook suka hadu inda tace ya fara liking wani comment da ta yi ne inda daga nan suka fara magana. https://www.youtube.com/watch?v=CNCGYAsOv9g?si=yCtzO2upWK8DXlTD Tace ta taso daga kasarta tazo Najeriya suka hadu da masoyinta kuma yace yana sonta.
Shugaban Kwamitin Da’a na majalisar Dattijai zai bar jam’iyyar sa ta Labour Party zuwa APC

Shugaban Kwamitin Da’a na majalisar Dattijai zai bar jam’iyyar sa ta Labour Party zuwa APC

Duk Labarai
Shugaban Kwamitin Da'a na majalisar Dattijai, Senator Neda Imasuen, wanda ya fito daga jihar Edo zai bar jam'iyyarsa ta Labour party zuwa jam'iyyar APC. Rahotanni ya shirya tsaf dan canja jam'iyyar tasa. Ya bayyana cewa, zai dauki wannan mataki ne saboda jam'iyyarsa ta Labour party ta rasa Alkibla. Yace kuma zai sanar da komawarsa jam'iyyar APC ranar 12 ga watan Yuni a birnin Benin City.
HAJJIN 2025: Yariman Saudiyya ya yi kira da kakkausar murya da a dakatar da kìsàn kìyàshì da ake wa Fàlàsɗìnàwà

HAJJIN 2025: Yariman Saudiyya ya yi kira da kakkausar murya da a dakatar da kìsàn kìyàshì da ake wa Fàlàsɗìnàwà

Duk Labarai
Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman, ya kira ga al’ummar duniya da a dauki matakin dakatar da hare-haren da ake kai wa Gaza yana mai jaddada cewa akwai buƙatar zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin ta hanyar bin ka’idojin na duniya. Yariman Saudiyya ne ya yi wannan kira ga al’ummar duniya domin kawo karshen fadan da ake yi a Gaza. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa ( NAN) ya rawaito sarki Salman na bayyana haka cikin saƙon da ya gabatar na taron shekara a lokacin a Muna a ranar Asabar. Ya jaddada cewa daukar mataki domin kare rayukan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba da kuma samar da yanayi na zaman lafiya da walwalar ga Falasɗinawa muhimmin abu ne. Ya ce, “wannan roƙi na nuna yadda kasar Saudiyya ta himmatu wajen kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa da...
Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa

Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa.
DA DUMI DUMI: Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja

DA DUMI DUMI: Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja

Duk Labarai
Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja Janar Sani Abacha Sojan Nijeriya Daya Tilo Da Ya Kai Matsayin Cikakken Janar Na Soja Ba Tare Da Zuku Ba Ga Wasu daga cikin ayyukan da ya yi cikin shekaru hudu 1963 Lieutenant na biyu 1966 Lieutenant Kyaftin 1967 1969 Manyan 1972 Laftanar Kanar 1975 Kanar 1980 Birgediya Janar 1983 Manjo Janar 1987 Laftanar Janar 1993 Janar. Haka nan ya kasance Babban Hafsan Sojan tsakanin 1985 zuwa 1990; Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro tsakanin 1990 zuwa 1993; da Ministan Tsaro. A shekarar 1993, Abacha ya zama sojan Najeriya na farko da ya kai matsayin cikakken janar na soja ba tare da ya tsallake matsayi guda ba. An ba shi...