Monday, December 22
Shadow
Da Dumisa: Kasar Sifaniya ta bi sahun kasar Afrika ta kudu wajan kai karar kasar Israyla kan kìsàn kiyashin da takewa Falasdiynawa

Da Dumisa: Kasar Sifaniya ta bi sahun kasar Afrika ta kudu wajan kai karar kasar Israyla kan kìsàn kiyashin da takewa Falasdiynawa

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Spain na cewa kasar ta bi sahun kasar Afrika ta Kudu wajan kai karar kasar Israyla kotun Duniya saboda zargin kisan kiyashi da Israyla kewa Falasdinawa. Kasar Sifaniya dai ta dade tana kira ga kasashen Turawa da su kakabawa kasar Israyla takunkumi saboda kisan da takewa falasdinawa. A kwanannan ne dai Birnin Barcelona na kasar ya yanke dukkan wata hulda da kasar Israela saboda kisan da sukewa Falasdiynawa. Kasar Afrika ta kudu itace kasa ta Farko a Duniya data fara kalubalantar kasar Israela saboda kisan da takewa Falasdiynawa.
Nine kashin bayan Nasarar Tinubu ya zama shugaban kasa, Kuma idan PDP ta isa ta dakatar dani>>Wike

Nine kashin bayan Nasarar Tinubu ya zama shugaban kasa, Kuma idan PDP ta isa ta dakatar dani>>Wike

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, shine kashin bayan nasarar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi nasarar zama shugaban kasa a shekarar 2023. Ya kuma bayyana aniyarsa ta goyon bayan shugaba Tinubun a zaben shekarar 2027. Saidai hakan baiwa jam'iyyun adawa dadi ba inda suke ta sukarsa. Jam'iyyun da suka soki Wike kan bayyana ci gaba da goyon bayan shugaban kasa Bola Tinubu sun hada da NNPC, PDP, CUPP. Wike ya bayyana goyon bayansa ga Tinubu ne a wata ganawa da yayi da manema labarai a Abuja ranar Litinin. Wike yace bai aikata laifin yiwa jam'iyyarsa ta PDP zagon kasa ba inda ya kalubalanci jam'iyyar da cewa idan kuma ya aikata laifin to su dakatar dashi. Saidai mataimakin shugaban matasa na jam'iyyar PDP na kasa, Timothy Osadolor ya gayawa '...
A karshe dai da suka ga ba zasu iya hanata ba, Yanzu kasar Amurka tace ta yadda kasar Iran ta ci gaba da kokarin mallakar makamin kare dangi amma bisa sharudin ta daina gaggawa wajan inganta Makamin Uraniyum, ta rika yi a hankali

A karshe dai da suka ga ba zasu iya hanata ba, Yanzu kasar Amurka tace ta yadda kasar Iran ta ci gaba da kokarin mallakar makamin kare dangi amma bisa sharudin ta daina gaggawa wajan inganta Makamin Uraniyum, ta rika yi a hankali

Duk Labarai
Rahotanni dake fitowa daga tattaunawar kasar Iran da kasar Amurka akan shirin mallakar makamin kare dangi na kasar Iran din na cewa an samu sauyi. Rahoton yace, a yanzu kasar Amurka ta amince kasar Iran ta ci gaba da inganta makamashin Uraniyum da zai bata damar mallakar makamin Nokiliya. Saidai sharadi shine kada ta rika yin hakan da gaggawa kamar yanda take yi a yanzu. Hakan na zuwane bayan da labarai suka bayyana cewa kasar ta Iran ta inganta makamin Uraniyum zuwa matakin kaso 60 cikin 100 wanda kiris ya rage mata ta kai matakin 90 cikin 100 wanda shine zai bata damar mallakar makamin kare dangi. Hakanan a baya, kasar Iran ta rika yin watsi da bukatocin kasar Amurka na cewa ta daina inganta makamashin Uraniyum. Wannan dai ba karamar nasara bace ga kasar Iran musamman i...
Mutumin Bauchi Zai Kai Ragon Sallah Gidan Tinubu

Mutumin Bauchi Zai Kai Ragon Sallah Gidan Tinubu

Duk Labarai
Mutumin Bauchi Zai Kai Ragon Sallah Gidan Tinubu A Legas Bayan Yunkurin Da Bai Kai Ga Nasara Ba. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Khamis Musa Darazo, wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu daga jihar Bauchi, ya shirya kai wa shugaban kasa ragon Sallah a Legas a matsayin alamar godiya bisa amincewar da ya yi da lasisin hakar mai a Kolmani. A wata hira da aka yi da shi ranar Litinin, Khamis ya shaida wa Vanguard cewa bayan tattaunawa da dattawa, ya yanke shawarar kai ragon zuwa jiharsa ta asali — Legas, da f...
Yadda shan shìshà ke iya hana mata haihuwa

Yadda shan shìshà ke iya hana mata haihuwa

Duk Labarai
Hukumar lafiya ta duniya ta yi kira ga gwamnatoci da su haramta ko taƙaita amfani da sabon salo na nau'ukan tabar sigari masu ɗanɗano da ƙamshi kamar shisha da sigari mai amfani da wutar lantarki wato e-sigarrete da hookah da dai sauransu. Hukumar ta yi wannan kira ne saboda munanan illolin da ta ce ta gano da ke tattare da sigarin ga mashayanta wajen kamuwa da cututtuka masu alaƙa da lafiyar huhu da sauransu. Hukumar ta kuma gano cewa sabon salon sigarin masu ɗanɗano da ƙamshi ne ke jan hankalin matasa har ta zame musu jiki. Likitoci sun yi ƙarin haske kan illar da wannan sigari mai sabon salo da danginta ke haifarwa, inda suka yi nuni da cewa sinadarin da ke cikin tabar na iya haifar da matsalar numfashi har ma idan ba a yi sa'a ba ya kai ga mutuwa. Farfesa Maimuna Aminu Kani...
Kalli Bidiyo: Matan shugaba Tinubu 4, amma Remi kawai yake nuna mana, sauran ya boyesu>>Sanata Dino Melaye

Kalli Bidiyo: Matan shugaba Tinubu 4, amma Remi kawai yake nuna mana, sauran ya boyesu>>Sanata Dino Melaye

Duk Labarai
Sanata Dino Melaye yawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tonon silili inda ya bayyana cewa matansa 4. Yace amma sauran an boyesu saboda wani dalili da ba'a sani ba, yace Remi Tinubu kawai ake nunawa Duniya. Hakanan yace 'ya'yansa ma na da yawa amma An fi sanin Seyi. https://twitter.com/TENIBEGILOJU202/status/1929419237132558630?t=EKzPWNdHk2tSamiDqQHJ6A&s=19 Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV.
Ku kara Hakuri, an kusa shan jar miya>>Shugaba Tinubu

Ku kara Hakuri, an kusa shan jar miya>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa 'yan Najeriya cewa saukin rayuwa na nan kusa da bayyana. Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Bayo Onanuga inda yace kowane sako da lungu na kasarnan zai shaida alfanin tsare-tsaren gwamnatinsa wanda nan gaba kadan za'a fara gani. Shugaba Tinubu yace a lokacin da ya hau mulki NNPCL baya iya kawo man fetur saboda bashi ya masa yawa yace amma a haka yayi kokari aka samu sauki. Yace kuma 'yan Najeriya da dama sun samu budin arziki a zamanin milkinsa.
A mulkin Tinubunnan nima yunwa ta kamani>>Inji Rotimi Amaechi

A mulkin Tinubunnan nima yunwa ta kamani>>Inji Rotimi Amaechi

Duk Labarai
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, Yunwa ta kamashi. Amaechi ya bayyana hakane a wajan taron zagayowar ranar haihuwarsa. Yace Dukkan mu nan muma cikin yunwa, idan baku ciki ni ina cikin yunwa. Amaechi yace duk da yana APC amma bai zabi Tinubu ba a matsayin shugaban kasa ba. Amaechi dai shine yazo na 2 a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a shekarar 2022 wanda Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya lashe zaben. Yace idan suka dage a matsayinsu na 'yan Adawa zasu iya kwace mulki daga hannun Tinubu.
Gwamnatin Nijeŕiya Ta Gargadi Sarkin Mota Kan Çiñ Mutùncin Ma’aikatan Gwamnati

Gwamnatin Nijeŕiya Ta Gargadi Sarkin Mota Kan Çiñ Mutùncin Ma’aikatan Gwamnati

Duk Labarai
Gwamnatin Nijeŕiya Ta Gargadi Sarkin Mota Kan Çiñ Mutùncin Ma’aikatan Gwamnati. Gwamnatin Nijeriya ta hannun Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa (NOA) ta yi tsawatarwa ga wani dillalin mota da aka fi sani da “Sarkin Mota” kan wani bidiyo da ya yada inda ake ganin yana ba’a da raina ma’aikatan gwamnati. A cikin bidiyon, an ji Sarkin Mota yana tambayar na’urar AI na wata mota kirar **Mercedes. Ya kuke ganin wannan matakin da Gomnatin ta dauka? Daga Muhammad Kwairi Waziri
Kalli Bidiyon: Shahararren mawakin Najeriya, Portable ya nuna saniyar da zai yànkà da sallah

Kalli Bidiyon: Shahararren mawakin Najeriya, Portable ya nuna saniyar da zai yànkà da sallah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren mawakin Najeriya, Portable wanda yayi wakar Zazuzeh ya wallafa saniyar da zai yanka da Sallah. Ya bayyana cewa Naira Miliyan 1.5 ya sayota. https://www.youtube.com/watch?v=LIFZ3CSRcsY?si=Aq6fM0CjaWeVoZ-9 Da yawa sun masa fatan Alheri.