Bidiyo: Mutumin da ya yi ta fadar kalamai marasa dadi akan Buhari bayan rashinsa, ya fito ya bada hakuri yace bai san an masa Bidiyo ba
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Wannan dattijon ya rika tsinewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
An ga Bidiyon sa yana cewa Allah ya tsinewa Buhari.
Saidai bayan da bidiyon ya yadu sosai.
https://www.tiktok.com/@s4704ii/video/7528196184901422341?_t=ZM-8yAWxTqY5mq&_r=1
An sake ganinsa ya fito yana bayar da hakuri.
Inda kuma yawa shugaba Buhari Addu'ar Allah ya jikansa.
https://www.tiktok.com/@usersadiqgentle/video/7527952658158619910?_t=ZM-8yAX16pMKwg&_r=1








