Bidiyo: Sarkin Waka ya baiwa mutumin da yayi tattaki zuwa wajansa a kafa daga Legas Naira Dubu dari biyu amma mutumin ya raina kudin
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false}
A baya ne dai wani mutum ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda aka ji labarin cewa wai ya taho a kafa tun daga Legas dan ya je ya ga Naziru Sarkin Wakar.
An hadashi da yaron Sarkin Wakan inda ya rika masa Hidima ya kama masa otal aka ajiyeshi ya rika bashi abinci har zuwa ranar da suka hadu da sarkin Wakar.
Saidai da ya tashi tafiya gida, ya nemi yaron sarkin wakar sai ya hadashi da Sarkin Wakan ya gaya masa cewa, zai tafi, inda yace yana zarginsa ne Sa...








