Friday, December 19
Shadow
Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya

Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya

Duk Labarai
Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya. Duka dai akan Wannan Labarin: Tsohon gwamnan Kaduna, El Rufa'i ya bukaci kungiyar kare hakkin bil'adama dasu biwa shuhaban daliban Najeriya na NANs hakkinsa, domin ana zargin su Seyi Tinubu nada sa hannu a dukan da aka masa.
A yau ne ake sa ran kasar Amurka zata fitar da bayanai na zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da safarar miyagun Kwàyòyì, Saidai fadar shugaban kasa da APC sun ce wannan ba wani abu bane, Duk abinda ya faru kamin Tinubu ya zama shugaban kasa ba’a sakashi a lissafi

A yau ne ake sa ran kasar Amurka zata fitar da bayanai na zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da safarar miyagun Kwàyòyì, Saidai fadar shugaban kasa da APC sun ce wannan ba wani abu bane, Duk abinda ya faru kamin Tinubu ya zama shugaban kasa ba’a sakashi a lissafi

Duk Labarai
A yau ne ake sa ran hukumomin kasar Amurka na FBI zasu saki bayanai akan zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da safarar miyagun kwayoyi a Birnin Chicago na kasar. Ana zargin Tinubu da asu mutane 3 Lee Andrew Edwards, Mueez Akande, da Abiodun Agbele a shekarun 1990 sun yi safarar miyagun Kwayoyi wanda shari'ar take kan Gudana. Lauyoyi da musamman 'yan Adawar shugaban kasar na neman a saki bayanai game da wannan binciken dan a san wanene shugaban kasar. A baya ba'a samu hadin kan hukumomin kasar Amurkar ba game da sakin bayanan, amma a yanzu sun amince kuma a yau, Juma'a ne ake sa ran sakin wadannan bayanan. Saidai fadar shugaban kasa ta bakin me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga tace tabbas lauyoyi na kan binciken wannan magana. Saidai fadar tace bayanan ko da ...
Kalli Hoton Sabon Salon Rashin Imani  yanda ‘yan Bìndìgà suka fara yankewa wanda suka yi garkuwa dasu hannu idan ba’a kai kudin fànsà ba

Kalli Hoton Sabon Salon Rashin Imani yanda ‘yan Bìndìgà suka fara yankewa wanda suka yi garkuwa dasu hannu idan ba’a kai kudin fànsà ba

Duk Labarai
'Yan Bindiga dake garkuwa da mutane dan neman kudin fansa sun fito da wata sabuwar azabtar da mutanen sa suka yi garkuwa dasu. A yanzu an fara ganin 'yan Bindigar na yankewa mutane hannu su sakosu idan ba'a kai musu kudin fansa ba. Lamarin ya farune a karamar hukumar Yagba West dake jihar Kogi. Mutane 3 suka yiwa wannan azaba.
Gwamnatin Tinubu ta yi ikirarin cewa daga Saudiyya sai Nigeria wajan saurin habakar tattalin arziki amma an gano Karyane wannan ikirarin na gwamnati

Gwamnatin Tinubu ta yi ikirarin cewa daga Saudiyya sai Nigeria wajan saurin habakar tattalin arziki amma an gano Karyane wannan ikirarin na gwamnati

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta yi ikirarin cewa Najeriya ce ta hudu a bayan kasashen India, China da Saudi Arabia wajan saurin habakar tattalin Arziki. Saidai an gano wannan ikirarin ba gaskiya bane. Gwamnatin Ta yi ikirarin cewa wannan bayanai sun fito ne daga hukumar bayar da lamuni ta Duniya IMF. Saidai bincike ya bayyana cewa Najeriya ta 37 ce ba ta 4 ba a jerin kasashen masu saurin habakar tattalin arziki.
Mu a Arewa muna sayarwa da ‘yan Kudu gidaje da Filaye amma mu basa sayar mana a yankinsu>>Kungiyar ACF ta koka

Mu a Arewa muna sayarwa da ‘yan Kudu gidaje da Filaye amma mu basa sayar mana a yankinsu>>Kungiyar ACF ta koka

Duk Labarai
Kungiyar Tuntuba ta Arewa me suna ACF ta bayyana cewa, abin takaici ne ya da 'yan Arewa a kudancin Najeriya ba'a sayar musu da gidaje da Filaye. Amma nan a Arewa 'yan kudu na ta mallakar gidaje da filaye. Shugaban kwamitin amintattu na kungiyar, Alhaji Bashir Dalhatu ne yayi wannan kirafi inda yace ya kamata a jihohi 19 na Arewa a fito da sabon tsarin mallakar fili da gida dan magance wannan matsala. Yace musamman a jihohin Inyamurai basa sayarwa da 'yan Arewa fili. Yace idan ba'a tashi tsaye aka magance wannan matsala ba, muna ji muna gani zamu sama bamu da fili ko gida a garuruwan mu duk baki sun saye.
Shugaban Kungiyoyin da suka kai korafi a Abinciki tsohon Shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari ya janye bukatar binciken saidai abokan Gwagwarmayarsa sun ce basu tare dashi saboda an sallameshi ne

Shugaban Kungiyoyin da suka kai korafi a Abinciki tsohon Shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari ya janye bukatar binciken saidai abokan Gwagwarmayarsa sun ce basu tare dashi saboda an sallameshi ne

Duk Labarai
Shugaban Kungiyoyin gwagwarmaya da suka hada kai suka kai bukatar a binciki tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari ya je ya janye bukatar binciken. Kungiyoyin sun ce basa tare da shugaban nasu me suna Kabir Matazu. A wata sanarwa da sakataren kungiyoyin me suna Moses Okino ya fitar, yace Matazu ya yaudaresu da cin amanarsu. Kungiyar tace dama can akwai wasu na hannun damar Mele Kolo Kyari dake ta son su hana binciken me gidan nasu. Yace dan haka abinda Matazu yayi ba da yawun kungiya yayi ba yayi ne shi kadai bisa radin kansa. Yace Matazu bai tuntubesu ba dan haka suna kyautata zaton kudi aka bashi.
Gwamnonin arewa maso gabashin Najeriya na taro kan tsaro a yankin

Gwamnonin arewa maso gabashin Najeriya na taro kan tsaro a yankin

Duk Labarai
A ranar Litinin ɗin nan ne gwamnonin shiyyar arewa maso gabashin Najeriya suke taro a birnin Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin da yankin ke fama da su. Taron na zuwa a daidai lokacin da yankin ke fama da sabin hare-haren mayakan Boko Haram. Masana da al'ummar yankin na cewa dama ce gwamnonin suka samu domin tattauna yadda za a shawo kan matsalar tsaro da ke addabar yankin. A ranar Talata ne dai ƙungiyar ISWAP ta ɗauki alhakin kai wani harin bam da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 26 a Rann a jihar Borno.