Kalli Bidiyon: A matsayina na sarkin Wakar kasar Hausa, Daga yanzu duk wanda zai saurari waka saida Umarnina>>Inji Rarara
Tauraron Mawakin Hausa da akawa Nadin Sarkin Wakar Qasar Hausa, Alhaji Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa, daga yanzu ko sauraren waka sai da izininsa.
Rarara yace idan mutum ya saurara sau daya biyu sai ya dakata ya nemi izininsa.
https://www.tiktok.com/@ibrahimwisdomtv/video/7584542635965123861?_t=ZS-92I3mW6yftB&_r=1








