Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya
Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya.
Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.
Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi.
https://twitter.com/Harmless12345/status/2003953061715468505?t=98A_qhTVu5Un83uAw3FVIw&s=19







