Sunday, December 14
Shadow

Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

A yau ne dai mataimakin shugaban kasar ya yi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Karanta Wannan  Abin na min Takaici matuka idan aka ce wai in an kama Tsageran dashi a kare hakkinsa na Bil'adama, Kawai ni a nawa ra'ayin a shyekye dan banza dan baiwa amfani>>Inji Sanata Ali Ndume

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *