Saturday, December 13
Shadow

Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta taya mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

A yau ne dai mataimakin shugaban kasar ya yi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Karanta Wannan  Ba zamu bari ba, sai mun rama hare-haren da masu ikirarin Jìhàdì suka kawo mana>>Shugaban sojojin Najeriya ya sha Alwashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *