Friday, March 27
Shadow

Rahotanni sun ce Tauraron mawakin Najeriya, Kizz Daniel ya bar Kiristanci zuwa Musulunci

Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraron mawakin Kudu, Kizz Daniel ya bar Kiristanci zuwa Musulunci.

Rahotannin na ta yawo a kafafen sada zumunta.

Saidai zuwa yanzu mawakin bai ce uffan kan hakan ba.

Karanta Wannan  Na Rantse Da Kùŕ'anin Da Na Daura A Kaina Mauludin Manzon Allah SÀW Abu Ne Mai Kyau, Kuma Kaf Duniya Babu Wanda Zai Ce Min Maulidi Abu Ne Mara Kyau Na Yarda, Inji Fatima Batul

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *