
Dauda Kahutu Rarara ya bayyana nawa aka bashi dan ya tallata Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Ya bayyana hakanne a hira ta musamman da aka yi dashi a BBChausa.
Yace lallai Shugaban yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau Sanata Abdulaziz Yari ya basu Naira Miliyan dari biyar
Sannan kuma daga baya ya kara musu Naira Miliyan 50 yace su sha mai.