Tuesday, February 24
Shadow

Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed

Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed.

Farouk Ahmed dai shine shugaban Hukumar NMDPRA wanda Attajirin Najeriya, Aliko Dangote yawa tonon Silili yace ya biyawa ‘ya’yansa kudin makaranta har dala Miliyan 7 a kasar Switzerland.

Dangote dai ya kai Farouk kara hukumar ICPC inda ya nemi a bincikeshi.

Daga karshe Farouk ya ajiye mukaminsa.

Hukumar NMDPRA tace wannan canjin shugabancin da aka samu zai tabbatar da ci gaba da kuma yin aiki yanda ya kamata.

Karanta Wannan  Ranar Da Aka Karɓe Ka A Cikin Kwankwasiyya Daga Ranar Za Ka Fara Kirga Asara, A Cire Maka Hula Zanna Ta ₦30,000 A Sa Maka Jar Hula Ta ₦1000, Inji King Indara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *