Friday, July 17
Shadow

Sam babu Adalci: Soja ya soki shugaba Tinubu saboda baiwa ‘yan kwallo kyautar Naira Miliyan 50 inda ya nuna dakunan bukka da suke kwana a ciki a daji

Sojan Najeriya ya koka da rashin adalci bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa ‘yan kwallo mata kyautar Naira Miliyan 150.

Sojan yace albashinsu dubu dari ne inda ya nuna dakunan bukka da suke kwana yace sam babu adalci a lamarin.

Karanta Wannan  An dakatar da bayar da làsìsìn Màkàmì irin su Bhìndìghà ga 'yan Najeriya dan su yi amfani da ita wajan kare kansu>>Inji Hukumar 'yansandan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *