Thursday, June 5
Shadow

Shekaru 18 da suka gabata Shugaban Tinubu yaso gina matatar man fetur a Legas>>Dangote

Shugaban kamfanin Rukunin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana cewa,shekaru 18 da suka gabata,Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu yana da burin gina matatar man fetur a Legas.

Yace amma sai gashi shi ya samu damar ginawa.

Yace burinsa shine, ya saka Afrika da Najeriya Alfahari.

Yace dalilin kujiba-Kujibar gina matatar man fetur dinsa gashi duk yayi farin gashi.

Yace a baya bashi da farin gashi amma yana alfahari da samunsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Wani Balarabe ya fasa Talabijin dinsa saboda hin Haushin An ci Barcelona

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *