Tuesday, May 19
Shadow

Shekaru 18 da suka gabata Shugaban Tinubu yaso gina matatar man fetur a Legas>>Dangote

Shugaban kamfanin Rukunin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana cewa,shekaru 18 da suka gabata,Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu yana da burin gina matatar man fetur a Legas.

Yace amma sai gashi shi ya samu damar ginawa.

Yace burinsa shine, ya saka Afrika da Najeriya Alfahari.

Yace dalilin kujiba-Kujibar gina matatar man fetur dinsa gashi duk yayi farin gashi.

Yace a baya bashi da farin gashi amma yana alfahari da samunsa.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya zata rage yawan danyen man fetur din da take sayarwa da matatar man fetur ta Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *