Friday, June 20
Shadow

Shekaru 18 da suka gabata Shugaban Tinubu yaso gina matatar man fetur a Legas>>Dangote

Shugaban kamfanin Rukunin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana cewa,shekaru 18 da suka gabata,Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu yana da burin gina matatar man fetur a Legas.

Yace amma sai gashi shi ya samu damar ginawa.

Yace burinsa shine, ya saka Afrika da Najeriya Alfahari.

Yace dalilin kujiba-Kujibar gina matatar man fetur dinsa gashi duk yayi farin gashi.

Yace a baya bashi da farin gashi amma yana alfahari da samunsa.

Karanta Wannan  El-Rufai ne ya sani, Inji tsohon Kwamishina a Gwamnatin Jihr Kaduna Bashir Sa'idu da aka kama sa satar kudi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *