Tuesday, March 17
Shadow

Shin wai Shugaba Tinubu Musulmine>>Dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir ElRufai ya tambaya

Dan gidan tsohon gwamnan Kaduna Bashir El-Rufai ya tambayi cewa, shin wai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Musulmi ne?

Yayi wannan tambayar ne bayan ganin Bidiyon shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu inda ake zargin ya yi sallama ba daidai ba.

Da kuma inda ake kare shugaban hukumar zabe me zaman kanta cewa da yanawa Musulmai zagon kasa, ta kan shugaba Tinubu zai fara.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ni dai ban ga Aibun kalaman da Dr. Hussain yayi ba na cewa kada Allah yasa ranar Qiyama ya kai matsayin da sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi kamin ya shiga Aljannah ba>>Inji Dr. Jameel

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *