Wednesday, March 18
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya saka hannu dan samar da makarantar horas da ‘yansanda ta musamman da zata dace da zamani

Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa dokar bude makarantar horas da ‘Yansanda ta musamman hannu.

Makarantar me sunan Nigeria Police Training Institutes zata horas da ‘yansanda ne game da yanda zasu rika gudanar da ayyukansu daidai da zamani.

Masana sun ce wannan sabuwar makarantar ka iya zama ta farko wajan kawo gyara ga ayyukan tsaro a kasarnan

Karanta Wannan  Idan aka Tambayi dan tsigigi, Guntun Mugu, Wanene Ubangijinka a Kabari, zai ce Allah, idan aka tambayeshi Addininshi, zai ce Islam, amma ida aka Tambayeshi wanene shugabanka? Zai ce Buhari sai ya sha Guduma>>Inji Sheikh Zakzaky

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *