Friday, January 16
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya saka hannu dan samar da makarantar horas da ‘yansanda ta musamman da zata dace da zamani

Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa dokar bude makarantar horas da ‘Yansanda ta musamman hannu.

Makarantar me sunan Nigeria Police Training Institutes zata horas da ‘yansanda ne game da yanda zasu rika gudanar da ayyukansu daidai da zamani.

Masana sun ce wannan sabuwar makarantar ka iya zama ta farko wajan kawo gyara ga ayyukan tsaro a kasarnan

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Magidanci ya hau saman katanga a Katsina yaki saukowa saboda bayan da surukansa suka je har gidansa suka tafi da matarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *