January 6, 2025 by Bashir Ahmed Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a kasar Ghana da yammacin yau a ziyarar da ya kai can. Karanta Wannan Bana cikin hadakar Adawa ta ADC, ba za'a hada baki dani a kayar da Tinubu zabe ba a 2027>>Inji Tsohon Minista, Hadi Sirika da EFCC ke bincikensa shi da diyarsa da mijin diyar bisa zargin almundahanar makudan kudade