Friday, December 26
Shadow

Shugaban kasa Bola Tinubu ya sauka a Birnin Rome na kasar Italiya

shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a birnin Rome na kasar Italiya inda yaje ziyarar aiki.

Shugaba Tinubu zai halarci taro da aka shirya kan tsarone a kasar.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Jami'ar da aka ce ta baiwa Rarara Digirin girmamawa tace damfarar Mawakin aka yi, bata san da maganar ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *