Thursday, February 26
Shadow

Shugaban kasa Bola Tinubu ya sauka a Birnin Rome na kasar Italiya

shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a birnin Rome na kasar Italiya inda yaje ziyarar aiki.

Shugaba Tinubu zai halarci taro da aka shirya kan tsarone a kasar.

Karanta Wannan  T-Pain na nufin wahala ta karamin lokaci, Tinubu zai sake cin zabe a 2027>>Inji Doyin Okupe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *