Friday, December 5
Shadow

Shugaban kasa Bola Tinubu ya sauka a Birnin Rome na kasar Italiya

shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a birnin Rome na kasar Italiya inda yaje ziyarar aiki.

Shugaba Tinubu zai halarci taro da aka shirya kan tsarone a kasar.

Karanta Wannan  Hukumar kula da sararin samaniyar Najeriyar Najeriya tace za'a yi ruwa sosai daga ranar Lahadi zuwa Litinin inda ta bayyana jihohin da hakan zau faru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *