Friday, January 23
Shadow

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan kwallon kasarsa Alkawarin Naira Miliyan 11.3 kowanensu idan suka yi nasara akan Najeriya

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan Kwallonsa Alkawarin cewa idan suka yi nasara a wasan Da zasu Buga da Najeriya zai baiwa kowannensu Kyautar Naira Miliyan 11.3 kowannensu.

A ranar Litinin ne Najeriya zata buga wasa da kasar Mozambique a ci gaba da kasar cin kofin Afrika na AFCON da ake bugawa a kasar Morocco.

Karanta Wannan  A 2027, Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *