Friday, February 13
Shadow

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan kwallon kasarsa Alkawarin Naira Miliyan 11.3 kowanensu idan suka yi nasara akan Najeriya

Shugaban kasar Mozambique ya yiwa ‘yan Kwallonsa Alkawarin cewa idan suka yi nasara a wasan Da zasu Buga da Najeriya zai baiwa kowannensu Kyautar Naira Miliyan 11.3 kowannensu.

A ranar Litinin ne Najeriya zata buga wasa da kasar Mozambique a ci gaba da kasar cin kofin Afrika na AFCON da ake bugawa a kasar Morocco.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Muna nan kan bakan mu muddin Gwamnatin Najeriya bata magance matsalar ba, sai Mun kai mata Khari>>Inji Sakatariyar Fadar Gwamnatin Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *