Thursday, May 14
Shadow

Tsananin zafi na ci gaba da kashe mutane a Indiya

Rahotanni na cewa an samu mutuwar mutane da dama sakamakon tsananin zafi a Indiya. Hukumomin jihohin gabashin ƙasar, Odisha da Bihar sun ce mutane 15 ne suka rasu a ranar Alhamis, kuma suna ci gaba da bincike kan lamarin.

An haramtawa ma’aikata zirga-zirga a tsakiyar rana.

Ana hasashen cewa za a ci gaba da fuskantar tsananin zafi a gabashi yayin da ake hasashen za a samu sauƙin zafin a Arewa maso Yamma da kuma tsakiyar Indiya.

Karanta Wannan  Gaba dayan mu 'yan siyasa dake sace kudin Naira bamu wuce mutane dubu 20 ba, kuma ba zamu daina ba>>Inji Rotimi Amaechi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *