Friday, January 23
Shadow

Tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahya Bello ya bayyana cewa zai tsaya takarar neman kujerar Sanata Natasha Hadiza Akpoti

Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello ya bayyana cewa, zai tsaya neman takarar sanata na kujerar da Sanata Natasha Akpoti ke kai.

Ya bayyana hakane a fadar sarkin Ohinoyi dake Okene ranar 29 ga watan Disamba.

Hakan ya kawo karshen rade-radin da ake kan cewa ko zai tsaya takarar ko kuwa.

Yahya Bello dai na da case a EFCC inda suke Tuhumarsa kan zargin cinye wasu kudade har Biliyan 80 na jiharsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon dandazon Yarbawan da suka taru wajan ofishin jam'iyyar ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *