Thursday, September 10
Shadow

Tsynùwàr da El-Rufai yake yawan yiwa mutanene ta koma mai gida>>Inji Sanata Shehu Sani

Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa a matsayin El-Rufai wanda ya taba yin gwamnan jihar Kadua, kuma ya kai shekaru 65, kamata yayi ya koma gida yana nema gafarar Allah.

Yace tsinuwar da El-Rufai yake yawan yiwa mutane ce ta koma masa gida.

Yace Dama idan ka yi tsinuwa idan bata hau kan wanda ka tsinemawa ba, to zata dawo kanka ne ko kan ‘ya’yanka.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Zamu fara fito na fito da malamai, daga yau duk malamin da ya mana kudin goro yace mana 'yan Lùwàdì, Màzynata, muma zamu fito mu rama dan a cikin malam ma akwai màzynata da 'yan Lùwàdì>>Inji Tauraron Kannywood, Musbahu M. Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *