Thursday, December 25
Shadow

Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani baturen kasar Ingila me suna Deacon Nick Donnelly ya tambaya cewa wa ke baiwa malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariya a Najeriya aka kasa hukuntashi?

Baturen na martani ne kan wani rubutu da aka yi da yace kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi shiga cikinta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Mafi yawanci abinda zai kai mutanen Arewacin Najeriya Whuta hakkin bayin Allah ne>>Inji Sheikh Nura Khalid

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *