Thursday, April 2
Shadow

Wallahi Duk wanda yace an ga watan Radana jiya, Talata Qarya yake ko wanene>>Inji Wanan masanin Faslsafan

Wani dake ikirarin sanin Ilimin Falsafa ya bayyana cewa duk wanda yace an ga watan Ramadana jiya, Talata Qarya yake.

Yace ko da watan ya fito kwayar ido ko na’ura bata isa ta ganshi ba.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *