Friday, September 11
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ‘yan kudu suka fito suna zanga-zangar cewa, Tinubu ya sauka daga mulki, Mulkinsa ya ishesu

Wasu matasa akan titin Benin zuwa Lagos sun fito zanga-zanga inda suke bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka.

Sun bayyana cewa, Mulkinsa ya ishesu.

An ga yanda suka tare hanya suka hana kowa wucewa.

https://twitter.com/i/status/2039688403608903784
Karanta Wannan  An kwacewa sanata Natasha Akpoti fasfo dinta an hanata fita kasar waje, Ta zargi Sanata Godswill Akpabio da sawa a mata hakan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *