Friday, April 24
Shadow

Da Duminsa: An jibge Jami’an tsaro a ofishin INEC dan hana Jam’iyyar ADC Zàngà-zàngà

Rahotanni sun bayyana cewa, an jibge jami’an tsaro a ofishin INEC dake Abuja dan hana jam’iyyar ADC zanga-zanga.

Jam’iyyar ADC ta yi barazanar yin zanga-zanga kan cire sunayen shuwagabannin ta daga shafin INEC.

Dan hakane aka jibge jami’an tsaron.

An ga hotunan jami’an tsaro dauke da muggan makamai da tankokin ruwan zafi zagaye da ofishin INEC.

Karanta Wannan  Bana nufin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) gajiyayye ne, inji Malam Abdulrahman Umar bayan da kalamansa na cewa idan An kira Annabi da neman biyan bukata baya ji suka jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *