Tuesday, March 17
Shadow

Wanane kawai zai so tsayawa takara da shugaba Tinubu a 2027 saboda Tinubu Gwanine>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Wawa ne kadai wanda ya shirya lalata rayuwarsa zai tsaya takara da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2027 me zuwa.

Ya bayyana hakane a wajan taron jigajigan jam’iyyar APC

Saidai yace a Dimokradiyya muke, duk me ra’ayi a iya fitowa ya tsaya takarar shugaban kasar a 2027 ya gwada sa’a.

Karanta Wannan  An kama mutane 3 a jihar Naija saboda baiwa me ciki Naira Miliyan 30 dan ta yadda su cire cikinta me watanni 6 dan yin tsafi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *