Saturday, December 27
Shadow

Wani Dan siyasa ne yake sa ana Ghàrkùwà da mutane a Najeriya saboda yana son ya ci zabe haka sukawa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan>>Inji Gwamnan Edo

Gwamnan jihar Edo, Monday, Okpebholo yayi zargin cewa wani dan siyasa ne dake son cin zabe yake sawa ana garkuwa da mutane a Najeriya dan bata sunan Gwamnati.

Yace haka sukawa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kuma sun samu nasara a wancan lokacin.

Saidai bai bayyana sunan dan siyasar da yake zargi ba.

https://twitter.com/ChuksEricE/status/1997230638651347070?t=GKelUTSR6TMChwMlL4O2Aw&s=19

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Matashi Garba Maiwada ya zargi Gwamna Zulum da yin dama-dama da Maiduguri ta yanda matasa sai tafiya ci rani suke saboda ba aikin yi a garin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *