Monday, March 16
Shadow

Wannan matar na kira ga Yarbawa da su sheke Hausawa a Legas idan Tinubu bai ci zaben 2027 ba

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan matar na kira ga Yarbawa da su Kàshè Hausawa da Inyamurai idan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai ci zaben shekarar 2027 ba.

Matar dai ta dauki hankula inda ake kira ga jami’an tsaro su kamata.

Da yawa na ta Allah wadai da ita.

Karanta Wannan  Bayani Dalla-Dalla: Kan halin da ake ciki tsakanin Najeriya da kasar Amurka, bayan da shugaba Tinubu ya shafawa fuskarsa toka yace Najeriya ba zata yadda a kawo matsa gagararru ba wanda suka gagari Amurka da kasarsu ta Venezuela ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *