Friday, June 26
Shadow

Wannan matar na kira ga Yarbawa da su sheke Hausawa a Legas idan Tinubu bai ci zaben 2027 ba

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan matar na kira ga Yarbawa da su Kàshè Hausawa da Inyamurai idan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai ci zaben shekarar 2027 ba.

Matar dai ta dauki hankula inda ake kira ga jami’an tsaro su kamata.

Da yawa na ta Allah wadai da ita.

Karanta Wannan  Hutun Sallah da jihar Kano ta baiwa Makarantu yayi yawa, Inji 'yan Kudancin Najeriya yayin da suke caccakar gwamnatin jihar suna cewa dama 'yan Arewa basu san muhimmancin ilimi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *