Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon yanda Gwamna Zulum ya tarar da ma’aikatan gidan Gwamnati dake zuwa aiki da wuri ya basu kyautar Naira Miliyan 2 kowannen su

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya tarar da ma’aikatan gidan gwamnatin jihar Borno dake zuwa aiki da wuri da sassafe a wata ziyarar ba zata.

Rahoton yace ya baiwa kowanne daga cikin ma’aikatan da ya tarar sun je aiki da wuri kyautar Naira Miliyan 2.

Da yawa sun yabawa gwamnan game da hakan da yayi.

Karanta Wannan  Shekaru 2 sun yi kadan ace za'a duba a ga na yi kokari ko ban yi ba, Kamata yayi sai nan da shekaru 10 zuwa 12 kamin ace za'a min hukunci kan mulkin Najeriya>>Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *