Saturday, December 13
Shadow

Wannan mutumin na tattaki daga Ibadan zuwa Abuja dan ganawa da shugaba Tinubu

Wannan mutumin ya kudiri aniyar yin tattaki daga Ibadan zuwa babban birnin tarayya, Abuja dan ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace zai yi hakane a madadin matasan Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Ina nan kan bakana ina son in auri matar tsohon shugaban kasa, A'isha Buhari kuma insha Allahu zata amince, masu min bakin ciki inga yanda zaku yi >>Inji Umar Khalid

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *