Thursday, February 26
Shadow

WATA SABUWA: Jam’iyyar SDP ta sanar da koran tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai tare da barrata kanta ga dukkan wasu lamuransa na siyasa da zai ambaci jam’iyyar

Jam’iyyar SDP ta sanar da koran tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai tare da barrata kanta ga dukkan wasu lamuransa na siyasa da zai ambaci jam’iyyar.

Me ku ke gani a matsayin dalilin da ya sa jam’iyyar ta yi masa haka?

Karanta Wannan  Dr. Ahmad Gumi ya bukaci gwamnatin Tinubu ta nemi Trump ya janye barazanar da yawa Najeriya idan kuma yaki janyewa Najeriya ta yanke alakar jakadanci da Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *