Friday, March 6
Shadow

Wata Sabuwa: Najeriya ce kasar Duniya ta 3 wajan ciyo bashi daga bankin Duniya a karkashin mulkin Shugaba Tinubu

Najeriya ta zama kasa ta 3 a Duniya wajan yawan cin bashi daga bankin Duniya a karkashin mulkin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.

A shekarar 2024 kadai, Gwamnatin Najeriya ta ciwo bashin jimullar Dala biliyan 2.2 daga bankin na Duniya.

A baya dai kamin zuwan gwamnatin Tinubu, Najeriyarce kasa ta 4 a cikin jerin kasashen da suka fi cin bashin bankin Duniyar.

Kasar Bangladesh ce dai ta daya a Duniya wajan yawan cin bashin daga bankin Duniya, Sai kuma kasar Pakistan ta 2.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kotu taki amincewa da bayar da belin Tsohon Minista, Abubakar malami inda tace EFCC ta ci gaba da tsareshi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *