Thursday, February 5
Shadow

Wike, Fayose, Ortom da Ikpeazu sun kaiwa Tinubu ziyara

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Tsohon Gwamnan Benue, Samuel Ortom, da tsohon Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu, da tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose da sauransu sun kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta kulle makarantun Unity, Gwamnatin jihar Katsina ta kulle makarantun Gwamnati, Filato ma an kulle makarantu sai abinda hali yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *