Thursday, December 25
Shadow

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami’ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000

Rahoton yace ba’a bi doka ba wajan kwace filayen.

Wike ya zargi jami’ar da mallakar filayen ba bisa doka ba.

Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami’ar za’a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Bayan da kasar Amurka ta saka kasar Nijar cikin kasashen data Haramtawa shuga kasarta, Hukumomin Nijar din sun ce suma sun haramtawa 'yan Amurkar shiga kasarsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *