Friday, December 5
Shadow

Ya kamata Amaechi da Atiku su hakura da tsayawa takarar shugaban kasa a ADC su barwa matasa>>Inji Hakeem Baba Ahmad

Tsohon hadimin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya baiwa Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar shawarar cewa, kamata yayi ya hakura da tsayawa takara a zaben 2027.

Hakeem yace Amaechi ma kamata yayi ya hakura.

Yace El-Rufai idan zai iya sai ya tsaya takarar.

Karanta Wannan  Wasu Mahalarta Taron Mauludin Kano Kenan Cikin Shauki Yayin Da Suka Ce Sun Ga Shehu Inyass A Cikin Fitilar Filin Taron

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *