
Tsohon hadimin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya baiwa Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar shawarar cewa, kamata yayi ya hakura da tsayawa takara a zaben 2027.
Hakeem yace Amaechi ma kamata yayi ya hakura.
Yace El-Rufai idan zai iya sai ya tsaya takarar.