Thursday, February 26
Shadow

‘Yan Kudu na koyon Hausa wai dan koda wataran zasu hadu da tshàgyèràn Dhàjì sai su rokesu

Wasu ‘yan Kudu sun fara koyon Hausa wai dan ko da watarana sun hadu da tsageran daji sai su rokesu su kyalesu.

Sun rika tambayar Google ya fassara musu wasu kalamai musamman na rokon ko na neman afuwa.

Matsalar ‘yan Bindiga ta yi kamari sosai a Najeriya inda ake garkuwa da mutane dan neman kudin fansa a wasu lokutan ma mutane na rasa rayukansu.

Karanta Wannan  Tsohon Ministan Sadarwa Da Tattalin Arzikin Zamani Farfesa Isa Ali Pantami Ya Ziyarci Hajiya Turai Umaru Musa Yar'adua Domin Yin Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyar Tsohon Shugaban Kasa, Hajia Dada A Gidanta Dake Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *